Connect with us

Duniya

Gwamnan Osun: Kotun daukaka kara ta tabbatar da zaben Adeleke

Published

on

 Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da zaben gwamna Ademola Adeleke na Osun Kotun daukaka kara ta yi watsi da hukuncin da kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Osun ta yanke wadda ta tube shi daga mukaminsa NAN The post Gwamnan Osun Kotun daukaka kara ta tabbatar da zaben Adeleke appeared first on Credit https dailynigerian com osun guber appeal court
Gwamnan Osun: Kotun daukaka kara ta tabbatar da zaben Adeleke

Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da zaben gwamna Ademola Adeleke na Osun. Kotun daukaka kara ta yi watsi da hukuncin da kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Osun ta yanke, wadda ta tube shi daga mukaminsa. NAN

The post Gwamnan Osun: Kotun daukaka kara ta tabbatar da zaben Adeleke appeared first on .

Credit: https://dailynigerian.com/osun-guber-appeal-court/